Sarkin Nuhu Muhammad Wabi
Tarihin saAn haifi Sarkin Nuhu Muhammad Wabi ne a shekarar dubu daya da dari tara da sittin da daya (1961), wanda ya kasan shine Babban ɗa kuma yarin Jama'are tun kafin rasuwar mahaifin nasu Sarki Muhammad wabi. Sarki Nuhu Muhammad Wabi shine Sarkin Jama'are dake jihar Bauchi a Najeriya, Ya samu sarautar ne bayan Rasuwar mahaifin sa Sarki Muhammad wabi iv Dan Muhammad wabi[1]. Marigayin Sarkin Alhaji Muhammad wabi iv ya rasu ne a ranar 5 ga wadan Febreru na shekarar 2020, wanda ya kasance yayi mulki ne wanda ya shafe sama da shekaru 52 akan mulki.[2] ![]() Karatun saYa yi makarantar firamare ta Jama’are Central; Makarantar Sakandaren Gwamnati Kuranga Azare da Jami'ar Jos. [3] Ayyukan saSabon sarkin ya yi aiki da ma’aikatar ayyuka ta tarayya na tsawon shekaru hudu kafin ya koma ma’aikatan gwamnatin jihar Bauchi a matsayin jami’in gudanarwa. Ya yi ritaya a 2013 a matsayin sakatare na dindindin. [4] Manazarta ta |