Harin masallaci a Mazakuka
|
Iri |
attack on mosque (en) |
---|
Kwanan watan |
25 Oktoba 2021 |
---|
|
|
|
Wuri |
Mashegu |
---|
Ƙasa |
Najeriya |
---|
|
|
|
Adadin waɗanda suka rasu |
18 |
---|
Adadin waɗanda suka samu raunuka |
4 |
---|
A ranar 25 ga watan Oktoba, 2021, wasu ƴan bindiga sun kai hari a wani masallaci a jihar Niger da ke arewacin Najeriya a lokacin sallar Asuba. Sun kashe masu ibada 17 da limami ɗaya tare da jikkata wasu mutane huɗu.[1][2]
Rikicin ya ɓarke ne a ƙauyen Mazakuka da ke yankin Mashegu a jihar Neja. Maharan waɗanda ake kyautata zaton ƴan kabilar Fulani ne, sun gudu ne bayan harbin.[3][4]
Manazarta